Bakonmu A Yau

Attahiru Bafarawa: Rashin haɗin kai tsakanin dattawan arewa

Informações:

Sinopse

A Najeriya, ga alamu ba dukannin mutanen Arewacin ƙasar ne suka yarda da irin rawar ƙungiyar Dattawan yankin wato Arewa Consultative Forum ke takawa don haɗa kan jama’a da kuma kare muradun alummar yankin ba. Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ƙungiyar ta ACF, ya zargin magabatan ƙungiyar da nuna gazawa a cikin aikinsu. Ga dai abin da ya shaida wa Bashir Ibrahim Idris.Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu